Follow Us @soratemplates

Showing posts with label Siyasa. Show all posts
Showing posts with label Siyasa. Show all posts

Wednesday, April 25, 2018

Siyasa Nigeria : Su waye za su ja da Buhari a zaben 2019?

April 25, 2018 0 Comments
Kodayake Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari bai fito fili ya bayyana aniyyarsa ta sake tsayawa takara a zaben 2019 ba, amma na kusa da shi sun sha bayyana cewa babu abin da zai hana shi yin tazarce.A watan Mayun shekarar 2015 ne Shugaba Buhari ya yi rantsuwar fara mulkin wa'adin shekara hudu karkashin jam'iyyar APC, kuma...

Siyasa Nigeria : Me ya sa Atiku ke son shugabancin Najeriya?

April 25, 2018 0 Comments
Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya Atiku Abubakar ya ce akwai dalilai da dama da suka sa ya dawo daga rakiyar Shugaba Muhammadu Buhari.Ya bayyana hakan ne yayin da yake zantawa da Jimeh Saleh bayan wata ziyara da ya kai ofishin BBC da ke Landan ranar Litinin.A watan Disamabar bara ne Atiku Abubakar ya fice daga jam'iyya...

Tuesday, April 24, 2018

Siyasar Nigeria : Dino Melaye ya mika kansa ga 'yan sanda

April 24, 2018 0 Comments
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta tabbatar da cewa dan majalisar dattijan kasar mai wakiltar jihar Kogi ta Arewa, Dino Melaye yana hannunta.Jami'in hulda da jama'a na rundunar 'yan sandan Najeriya, Aremu Adeniran ya tabbatar wa BBC cewa Sanata Melaye yana hannunsu.Ya kuma ce shi ne ya mika kansa a safiyar Talata, kamar...

Sunday, October 29, 2017

'Yan PDP ne rabin gwamnatin Buhari – Hameed Ali

October 29, 2017 0 Comments
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({}); (adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({}); Shugaban Hukumar Kwastam ta Najeriya Kanar Hameed Ali ya ce gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari ta kasa cika alkawurran da ta yi wa al'ummar kasar na kawo sauyi. Ya bayyana hakan ne yayin da yake jawabi lokacin kaddamar...

Saturday, October 28, 2017

Honarable Gudaji Kazaure ya caccaki shugaba Buhari a kaikaice

October 28, 2017 0 Comments
Fitaccen dan majalisar wakillan nan na Najeriya mai wakiltar mazabar Kazaure, Roni, 'Yankwashi da kuma Gwiwa dukkan su a jihar Jigawa dake a Arewa maso yammacin Najeriya mai suna Honarable Muhammad Gudaji Kazaure ya caccaki shugaba Buhari a kaikaice.Shahararren dan majalisar dai ya yi wannan caccakar ne a yayin da yake...

Saturday, September 30, 2017

Law Gwamnatin tarayya na shirin yi wa yan Boko Haram shari'a a asirce

September 30, 2017 0 Comments
Labaran da muke samu daga majiyoyin mu da dama na nuni ne da cewa gwamnatin tarayyar Najeriya na shirin yin shari’ar wasu da ake zargin yan kungiyar nan ce ta Boko Haram ne a asirce ba tare da ba yan jarida damar halartar zaman kotun ba.Mun samu dai cewa daya daga cikin manyan jami'an ma'aikatar shari'ar kasar ta Najeriya...

Friday, September 29, 2017

El-Rufai ya shara kuka bayan ya hadu da yaron da aka kwakwulewa idanu

September 29, 2017 0 Comments
(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({}); (adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({}); Gwamnan Jihar Kaduna ya ga abin da ya sa shi kuka a yau– Malam Nasir El-Rufai ya zubar da hawaye ne dazu a Zaria– Hakan ya faru ne bayan ya hadu da yaron da aka cirewa idanu(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});...

Thursday, September 28, 2017

Bashi ya sa Nigeria ficewa daga wasu kungiyoyi

September 28, 2017 0 Comments
Gwamnatin Najeriya ta yanke shawarar ficewa daga wasu kungiyoyin kasa da kasa kusan 90, sakamakon dawainiyar da ke tattare da mu`amala da kungiyoyin.Majalisar zartarwar kasar ce ta dauki wannan matakin, tana cewa bashin kudin gudummuwar raya kungiyoyi kadai da ake bin gwamnatin ya zarta dala miliyan 100.Mai taimaka wa...

Tuesday, September 26, 2017

Shugabanni su tsaya su yi aiki ba zargin Gwamnatocin baya ba - Atiku

September 26, 2017 0 Comments
Tsohon Mataimakin Shugaban kasa ya koma game da harkar Shugabanci- Atiku yace Shugabanni su yi aiki ba su yi ta kokawa abin da ya shude ba- Gwamnatin Shugaba Muhammadu Buhari dai ta zargi Gwamnatocin bayaAlhaji Atiku Abubakar yayi wasu maganganun da ka iya cewa da Gwamnatin Shugaban kasa Muhammadu Buhari yake.Tsohon Mataimakin...

Monday, September 25, 2017

An kammala shirye-shiryen dawowar Buhari Najeriya daga asibitin Landan

September 25, 2017 0 Comments
a ran Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari zai koma kasar Najeriya gida ranar Litinin bayan kammala abin da ya kai shi London.Shugaban ya tafi London ne ranar Alhamis bayan ya kammala taron Majalisar Dinkin Duniya da aka yi a Amurka.Daya daga cikin jami'an da suka raka shugaban Amurka ya tabbatarwar da majiyar mu cewa cewa...

Zaben 2019: Jam'iyyar APC tayi asarar mutane 20,000 zuwa PDP a jihar Kano

September 25, 2017 0 Comments
Watanni kadan bayan tsohon dan takaran gwamnan jihar Kano Ibrahim Al-amin ya canza sheka zuwa jam’iyyar PDP daga APC, wani tsohon dan majalisar Wakilai Bala Baiko ya tattara nashi-i-nashi ya fice da ga jam’iyyar APC zuwa PDP.Ibrahim Baiko ya ce dukkan su ya’yan jam’iyyar ANPP da akayi maja tare aka kafa jam’iyyar APC an...

Sunday, September 10, 2017

Wednesday, September 6, 2017

Tirka-Tirka: Ministar Buhari tayi tawaye, ta goyi bayan Atiku matsayin dan takarar ta a 2019

September 06, 2017 0 Comments
A cikin wani lamari mai cike da sarkakiya a siyasance, an kama ministar mata da walwalar su ta Gwamnatin Muhammadu Buhari kuma mamba a cikin majalisar zartarwa ta tarayyar Najeriya Hajiya Sanata Jummai Alhasan tana yi wa Atiku Abubakar kamfe din zama shugaban kasa a 2019.Wannan lamari dai dake da kama da cin amana na dauke...

Monday, September 4, 2017

Sunday, September 3, 2017

[LABARI DA DUMi DUMINSA] An sassari mutane a hawan Daushen Kano

September 03, 2017 0 Comments
Rahotanni daga birnin Kano a Nigeria na cewa an ji wa mutane da dama rauni ciki har da wasu manyan jami'an tsagin siyasar Kwankwasiyya bayan da 'yan daba suka farma mutane a wurin hawan Daushe.Wasu da suka shaida lamarin sun fada wa BBC cewa wasu 'yan adaban, wadanda ake zargin magoya bayan Gwamna Abdullahi Umar Ganduje...

Thursday, August 31, 2017

Kishin-kishin: Dangote ne dan takarar a PDP 2019

August 31, 2017 0 Comments
-Jami'iyyar PDP tana son tsaya da Attajiri Aliko Dangote a matsayin dan tarar ta na shugabancin kasa a zaben 2019-Jami'iyyar ta aike da tawaga domin zawarcin attajirin dan kasuwan-Jami'iyyar PDP tana sa ran Dangote yayi takarar shugaban kasa a karkashin tutar jami'iyyarBisa ga dukkan alamu, jami'iyyar PDP tana niyyar tsayar...

Sunday, August 27, 2017

SHUGABA BUHARI YAYI ALLAH WADARAI DA KALAMAN GWAMNA GANDUJE.

August 27, 2017 0 Comments
Shugaban kasa Muhammad Buhari yayi tur da Allah wadarai da kalaman gwamna Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje Wanda yayi a gidan gwamnatin jihar Kano wajen taron murnar dawowar Buhari gida Nigeria daga kasar Ingila.Idandai zaku iya tunawa ranar alhamis data gabata ne 24/08/2017 mai taimakawa shugaba Buhari akan kafafen sadarwa...