Addu'a Idan Mai Azumi Zai Buda Baki
ذَهَبَ الظَّمَأُ، وَابْتَلَّتِ العُرُوقِ، وَثَبَتَ اْلأَجْرُ إِنْ شَاءَ اللهُ.
Zahabaz-zama-o wabtallatil-'urooq, wathabatal- ajru in shaal-lah.
Kishirwa ta tafi, an yayyafawa jijiyoyi ruwa, kuma lada ya tabbata in Allah Ya so.
Abdullahi bn Amr bn Al-As ya ce Manzon Allah, tsira da amincin Allah su tabbata a gare shi, ya ce: "Mai azumi yana da addu'a da ba a mayar da ita idan ya zo bude baki". Abdullahi bn Amr ya kasance idan ya zo buda baki sai ya ce;
اللّهُمَّ إِنَّي أَسْأَلُكَ بِرَحْمَتِكَ الّتي وَسِعَتْ كُلَّ شَيْءٍ، أَنْ تَغْفِرَ لِي .
Allahumma inne as-aluka birahmatikal-latee wasi'at kulla shay'i, an taghfira lee.
Ya Allah! Ina rokon Ka saboda Rahamarka da ta yalwaci komai, Ka gafarta mini.
Saturday, May 27, 2017
RAMADAN KAREEM
by
Bestarewa
on
May 27, 2017
Subscribe to:
Post Comments (Atom)
No comments:
Post a Comment